iqna

IQNA

gwamnatin masar
A Masar;
Tehran (IQNA) Ministan kyauta na kasar Masar ya sanar da kammala tarjama sassa ashirin na kur'ani mai tsarki zuwa harshen yahudanci.
Lambar Labari: 3488215    Ranar Watsawa : 2022/11/22

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Masar ta rufe masallacin Sayyida Zainab da ke birnin Alkahira a yau saboda dalilai na kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3486271    Ranar Watsawa : 2021/09/04

Tehran (IQNA) Masar ta sanar da rufe mashigar Rafah wadda ta hada iyakokin kasar da yankin zirin Gaza na Falastinu.
Lambar Labari: 3486232    Ranar Watsawa : 2021/08/23

Tehran (IQNA) yanzu haka akwai likitoci 1200 da suka yi rijistar sunayensu domin zuwa Gaza da nufin taimaka wa wadanda Isra’ila ta jikkata
Lambar Labari: 3485921    Ranar Watsawa : 2021/05/16

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama a kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya kan halin da ae yanin Zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482395    Ranar Watsawa : 2018/02/14